Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Luka - Luka 19

Luka 19:6-10

Help us?
Click on verse(s) to share them!
6Sai ya sauko da sauri, ya karbe shi da farin ciki.
7Sa'adda dukansu suka ga wannan, sai suka yi gunaguni, cewa, “Ya ziyarci mutum mai zunubi.”
8Zakka ya tsaya ya ce wa Ubangiji, “Duba, Ubangiji, zan ba matalauta rabin arzikina, idan kuma na cuci wani a kome, zan mai da adadinsa sau hudu.”
9Yesu ya ce masa, “Yau ceto ya shigo wannan gida, domin shi ma dan Ibrahim ne.
10Gama Dan Mutum ya zo ne domin ya nemi, ya kuma ceci batattun mutane.”

Read Luka 19Luka 19
Compare Luka 19:6-10Luka 19:6-10