Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Yahaya - Yahaya 11

Yahaya 11:20-22

Help us?
Click on verse(s) to share them!
20Da Matta ta ji cewa Yesu na zuwa, sai ta tafi domin ta same shi, amma Maryamu na zamne a cikin gida.
21Matta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan tare da mu, da dan'uwana baya mutu ba”.
22Ko yanzu na san cewa duk abinda ka roka a wurin Allah, za ya ba ka.

Read Yahaya 11Yahaya 11
Compare Yahaya 11:20-22Yahaya 11:20-22