Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Markus - Markus 8

Markus 8:6-10

Help us?
Click on verse(s) to share them!
6Ya umarci mutanen da su zauna. Ya dauki gurasar bakwai, bayan da ya yi godiya, ya kakarya gurasar, sa'annan ya umarci almajiransa da su raba wa mutanen. Su kuwa suka raba masu.
7Suna kuma da kananan kifaye kadan. Bayan da ya yi godiya akan su, ya umurci almajiran su rabawa mutanen.
8Sun ci sun koshi. Suka tattara ragowar, har sun cika kwanduna bakwai.
9Akwai maza kimanin dubu hudu a wurin. Yesu ya sallame su.
10Nan take, ya shiga jirgin ruwa da almajiransa zuwa shiyyar Dalmanuta.

Read Markus 8Markus 8
Compare Markus 8:6-10Markus 8:6-10