15Kuma ta yaya zasu ji in ba ayi masu wa'azi ba? Kuma ta yaya zasu yi wa'azin in ba an aike su ba? - Kamar yadda yake a rubuce, “Ina misalin kyau na kafafun wadanda ke shaida labarin farin ciki na abubuwa masu kyau!”
16Amma ba dukkansu ne suka ji bishara ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata da sakon?
17Saboda haka bangaskiya na zuwa ta wurin ji, jin kuwa daga maganar Almasihu.