Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Markus - Markus 6

Markus 6:30-32

Help us?
Click on verse(s) to share them!
30Almajiran suka zo wurin Yesu, suka fada masa dukkan abin da suka yi da abin da suka koyar.
31Sai ya ce da su “ku je cikin kebabben wuri domin ku huta kadan,” domin mutane suna ta kaiwa da komowa, ba su sami damar hutawa ba balle su ci abinci
32Sai suka tafi kebabben wuri a cikin jirgin ruwa su kadai.

Read Markus 6Markus 6
Compare Markus 6:30-32Markus 6:30-32