Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Luka - Luka 20

Luka 20:22-25

Help us?
Click on verse(s) to share them!
22Wai shin doka ne mu biya haraji ga Kaisar, ko babu?”
23Amma Yesu ya gane makircinsu, sai ya ce masu,
24“Nuna mani dinari. Sifar wanene da kuma rubutun wanene akan sa?” Suka ce, “Na Kaisar ne.”
25Sai ya ce masu, “To sai ku ba Kaisar abin da ke na Kaisar, ku kuma ba Allah, abin da ke na Allah.”

Read Luka 20Luka 20
Compare Luka 20:22-25Luka 20:22-25