Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 8:9-11 in Hausa

Help us?

Luka 8:9-11 in Litafi Mai-tsarki

9 Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
10 ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
11 To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
Luka 8 in Litafi Mai-tsarki