Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Luka - Luka 4

Luka 4:8-9

Help us?
Click on verse(s) to share them!
8Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake, 'Dole ne Ubangiji Allahnka za ka yi wa sujada, shi kadai kuma za ka bauta wa.”
9Sai shaidan ya kai Yesu Urushalima, ya tsayadda shi a bisan kololuwar haikali, kuma ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka jefas da kanka kasa daga nan.

Read Luka 4Luka 4
Compare Luka 4:8-9Luka 4:8-9