Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 2:1-5 in Hausa

Help us?

Luka 2:1-5 in Litafi Mai-tsarki

1 Ananan cikin kwanakin, sai Kaisar Augustas ya yi shela ya umarta a kidaya dukan mutane da ke zaune a cikin duniya.
2 Wannan itace kidaya ta farko da aka yi lokacin da Kiriniyus yake mulkin Suriya.
3 Sabili da haka, kowa ya koma garinsa domin a yi masa rijista domin kidayan.
4 Yusufu kuma ya tashi ya bar birnin Nazarat zuwa garin Baitalami da ke Yahudiya, wanda ake kuma kira birnin Dauda, domin shi daga zuriyar iyalin Dauda ne.
5 Ya je can ya yi rijista tare da Maryamu, wadda yake tashi tana kuma da juna biyu.
Luka 2 in Litafi Mai-tsarki