Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 14:3-5 in Hausa

Help us?

Luka 14:3-5 in Litafi Mai-tsarki

3 Yesu ya tambaye masanan attaura da Farisawa, “Ya halata a wakar a ranan Asabaci, ko a'a?”
4 Amma suka yi shiru. Yesu kuwa ya kama shi, ya warkar da shi, ya kuma sallame shi.
5 Sai yace masu, “Wanene a cikinku in yana da jaki ko takarkari ya fadi a rijiya ran Asabaci, ba zai fitar da shi nan da nan ba?”
Luka 14 in Litafi Mai-tsarki