Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 11:48-50 in Hausa

Help us?

Luka 11:48-50 in Litafi Mai-tsarki

48 Ya zama kenan kuna sane da ayyukan kakanni-kakanninku, domin sune suka kashe annabawan da kuke tunawa da su.
49 Saboda wannan daliline hikimar Allah ta ce, “Zan aika manzanni da annabawa a wurinsu, kuma za su tsananta masu har ma za su kashe wadansu daga cikinsu.'
50 Wannan tsarar, za ta dauki alhakin jinin dukan annabawan da aka kashe tun kafuwar duniya.
Luka 11 in Litafi Mai-tsarki