Text copied!
Bibles in Hausa

Ayyukan Manzanni 24:12-14 in Hausa

Help us?

Ayyukan Manzanni 24:12-14 in Litafi Mai-tsarki

12 Da suka same ni a haikali, ban yi jayayya ko kawo rudami a tsakanin jama'a ba.
13 Don haka ba su da tabbas akan abinda suke zargina a kansa yau.
14 Amma na sanar da kai, bisa ga abin da suke kira darika, haka ni ma nake bautawa Allah na kakanninmu. Na yi aminci wajen kiyaye dukan abin da ke a rubuce a Attaurat da litattafan annabawa.
Ayyukan Manzanni 24 in Litafi Mai-tsarki