Text copied!
Bibles in Hausa

Yahaya 4:2-8 in Hausa

Help us?

Yahaya 4:2-8 in Litafi Mai-tsarki

2 (ko da shike ba Yesu da kansa ke yin baftismar ba, amma almajiransa ne),
3 ya bar Yahudiya ya koma Galili.
4 Amma ya zamar masa dole ya ratsa ta Samariya.
5 Ya zo wani birnin Samariya, mai suna Sika, kusa da filin da Yakubu ya ba dansa Yusufu.
6 Rijiyar Yakubu na wurin. Da Yesu ya gaji da tafiyarsa sai ya zauna gefen rijiyar. Kusan karfe goma sha biyu na rana ne.
7 Wata mace, Ba-Samariya ta zo domin ta dibi ruwa, sai Yesu ya ce mata, “Ba ni ruwa in sha.”
8 Gama almajiransa sun tafi cikin gari don sayen abinci.
Yahaya 4 in Litafi Mai-tsarki