Text copied!
Bibles in Hausa

Yahaya 2:4-9 in Hausa

Help us?

Yahaya 2:4-9 in Litafi Mai-tsarki

4 Yesu yace mata, “Mace, me yasa kika zo wurina? Lokaci na bai yi ba tukuna”.
5 Maihafiyarsa tace wa ma'aikatan, “Ku yi duk abin da yace maku.”
6 To akwai randunan ruwa na dutse guda shidda a wurin wadanda Yahudawa ke amfani da su domin al'adansu na tsarkakewa, kowace zata iya daukar durom guda.
7 Yesu yace masu, “Cika randunan da ruwa”. Sai suka cika randunan makil.
8 Sai yace wa ma'aikatan, “Ku diba daga ciki ku kai wa shugaban biki.” Sai suka yi hakannan.
9 Shugaban bikin ya dandana ruwan da ya zama ruwan inabin, amma bai san inda ya fito ba (amma ma'aikatan wadanda suka jawo ruwan sun sani). Sai ya kira ango
Yahaya 2 in Litafi Mai-tsarki