Text copied!
Bibles in Hausa

Yahaya 2:1-6 in Hausa

Help us?

Yahaya 2:1-6 in Litafi Mai-tsarki

1 Bayan kwana uku, akwai aure a Kana ta Galili, mahaifiyar Yesu kuma tana wurin.
2 An gayyaci Yesu da almajiransa zuwa auren.
3 Da ruwan inabin ya kare, maihafiyar Yasu tace masa, “basu da ruwan inabi.”
4 Yesu yace mata, “Mace, me yasa kika zo wurina? Lokaci na bai yi ba tukuna”.
5 Maihafiyarsa tace wa ma'aikatan, “Ku yi duk abin da yace maku.”
6 To akwai randunan ruwa na dutse guda shidda a wurin wadanda Yahudawa ke amfani da su domin al'adansu na tsarkakewa, kowace zata iya daukar durom guda.
Yahaya 2 in Litafi Mai-tsarki