Text copied!
Bibles in Hausa

Yahaya 19:25-26 in Hausa

Help us?

Yahaya 19:25-26 in Litafi Mai-tsarki

25 Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
26 Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
Yahaya 19 in Litafi Mai-tsarki