Text copied!
Bibles in Hausa

Yahaya 10:17-21 in Hausa

Help us?

Yahaya 10:17-21 in Litafi Mai-tsarki

17 Domin wannan ne Uban yake kauna ta: Na bada raina domin in same shi kuma.
18 Babu wanda zai dauke shi daga wurina, amma ina bayar da shi da kaina. Ina da ikon bada shi, ina da iko in dauke shi kuma. Na karbi wannan umarnin daga wurin Ubana.”
19 Tsattsaguwa ta sake tashi tsakanin Yahudawa domin wadannan kalmomin.
20 Dayawa a cikinsu suka ce, yana da aljani, kuma mahaukaci ne. Don me ku ke sauraronsa?”
21 Wadansu suka ce, wadannan ba kalmomin wanda yake da aljani ba ne. Ko mai aljani zai iya bude idanun makaho?”
Yahaya 10 in Litafi Mai-tsarki