Text copied!
Bibles in Hausa

Romawa 3:29-30 in Hausa

Help us?

Romawa 3:29-30 in Litafi Mai-tsarki

29 Ko kuwa Allah Allahn yahudawa ne kadai? Shi ba Allahn al'ummai bane? I, na al'ummai ne kuma.
30 Idan dai lallai Allah daya ne, zai baratar da mai kaciya ta wurin bangaskiya, da marar kaciya kuma ta wurin bangaskiya.
Romawa 3 in Litafi Mai-tsarki