Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 21:26-29 in Hausa

Help us?

Luka 21:26-29 in Litafi Mai-tsarki

26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
Luka 21 in Litafi Mai-tsarki