Text copied!
Bibles in Hausa

Luka 18:8-9 in Hausa

Help us?

Luka 18:8-9 in Litafi Mai-tsarki

8 Ina gaya maku, zai biya masu hakkin su da wuri. Amma sa'adda Dan Mutum ya zo, zai tarar da bangaskiya a duniya?”
9 Ya sake ba da misalin nan ga wadansu masu amincewa da kansu, wai su masu adalci ne, har suna raina sauran mutane,
Luka 18 in Litafi Mai-tsarki