Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Luka - Luka 12

Luka 12:13-16

Help us?
Click on verse(s) to share them!
13Sai wani a cikin taron ya ce masa, “Malam, ka yi wa dan'uwana magana ya raba gado da ni
14Yesu ya ce masa, “Kai, wanene ya sa ni in zama alkali, ko matsakanci a kanku?”
15Sai kuma ya ce masu, “Ku yi lura kada ku zama masu hadama, gama ba abin da mutum ya mallaka ne ya fi mahimmanci a cikin rayuwar sa ba.”
16Sa'annan Yesu ya fada masu wani misali, ya ce, “Gonar wani mutum ta bada amfani sosai,

Read Luka 12Luka 12
Compare Luka 12:13-16Luka 12:13-16