Text copied!
Bibles in Hausa

Ayyukan Manzanni 18:7-9 in Hausa

Help us?

Ayyukan Manzanni 18:7-9 in Litafi Mai-tsarki

7 Da ya bar wurinsu, ya tafi gidan Taitus Yustus mai wa Allah sujada. Gidansa na kusa da majami'a.
8 Kiristus shine shugaban majami'a, sai shi da dukan iyalin gidansa sun ba da gaskiya ga Ubangiji. Korantiyawa da yawa suka ji jawabin Bulus suka ba da gaskiya, aka yi masu Baftisma.
9 Da dare Ubangiji ya ce wa Bulus a cikin wahayi, “Kada ka ji tsoro, amma ka yi magana kada kuma ka yi shuru.
Ayyukan Manzanni 18 in Litafi Mai-tsarki