Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Romawa - Romawa 3

Romawa 3:16-24

Help us?
Click on verse(s) to share them!
16Tafarkinsu wahala ce da lalacewa.
17Wadannan mutane basu san hanyar salama ba.
18Babu tsoron Allah a idanunsu.”
19To mun san dai duk abin da shari'a tace, shari'a na magana ne da wadanda ke karkashinta, domin a rufe kowanne baki, domin dukan duniya ta bada amsa a gaban Allah.
20Domin a gabansa babu wanda zai barata ta wurin ayukan shari'a. Domin ta wurin shari'a ne sanin zunubi yazo.
21Amma yanzu ba tare da shari'a ba an bayyana sanin adalcin Allah, wanda shari'a da annabawa suke shaidawa.
22Wato, adalcin Allah ta wurin bangaskiya cikin Yesu Almasihu ga dukkan wadanda ke bada gaskiya. Domin babu bambanci:
23Domin duk sun yi zunubi sun kuma kasa kaiwa ga darajar Allah,
24Da alherinsa an baratar da mu ta wurin fansar dake cikin Yesu Almasihu.

Read Romawa 3Romawa 3
Compare Romawa 3:16-24Romawa 3:16-24