Text copied!
CopyCompare
Litafi Mai-tsarki - Ayyukan Manzanni - Ayyukan Manzanni 20

Ayyukan Manzanni 20:26-29

Help us?
Click on verse(s) to share them!
26Don haka na shaida maku a wannan rana, ba ni da alhakin jinin kowanne mutum.
27Don banji nauyin sanar maku da dukan nufin Allah a gare ku ba.
28Saboda haka ku kula da kanku, da masubi da Ruhu Mai Tsarki ya sanya ku shugabanni. Ku kula ku yi kiwon iklisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.
29Na sani cewa bayan tafiyata, kyarketai masu zafi za su shiga tsakaninku, kuma baza su rangwanta wa masubi ba.

Read Ayyukan Manzanni 20Ayyukan Manzanni 20
Compare Ayyukan Manzanni 20:26-29Ayyukan Manzanni 20:26-29