26Don haka na shaida maku a wannan rana, ba ni da alhakin jinin kowanne mutum.
27Don banji nauyin sanar maku da dukan nufin Allah a gare ku ba.
28Saboda haka ku kula da kanku, da masubi da Ruhu Mai Tsarki ya sanya ku shugabanni. Ku kula ku yi kiwon iklisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.
29Na sani cewa bayan tafiyata, kyarketai masu zafi za su shiga tsakaninku, kuma baza su rangwanta wa masubi ba.