26mutane wadanda suka sadaukar da ransu domin sunan Ubangiji Yesu Almasihu.
27Mun aika Yahuza da Sila su gaya maku wadannan abubuwa.
28Saboda haka ya yi kyau Ruhu Mai Tsarki da mu, kada mu sa maku nauyi fiye da wadannan abubuwan:
29ku bar yi wa gumaka hadaya, ku bar cin mushe da shan kayan maye da zina da faskanci, in kun kiyaye wadannan abubuwa za ku zauna lafiya. Ku huta lafiya.”